Sunday, December 29, 2019

AQIDAR SHI'AH IMAMIYYA NA KAFIRTA SAHABBAN MANZON ALLAH (S.A.W)**




AQIDAR SHI'AH IMAMIYYA NA KAFIRTA SAHABBAN MANZON ALLAH (S.A.W)**
Wallafar :Muhammad ibn yusuf Alkarofiyyah
Tattarawa + Tsarawa : Jamilu ibrahim sarki..
Rubutawa ; Safeeyyah Suleiman Umar (Ama~natullah)
A dalilin aqidar shi'a na 'karya cewa Manzon Allah (S.A.W) ya ayyana Sayyiduna Aliyu (R.A) a matsayin halifa a bayansa wai sai sahabbai (R.A) suka sa6a wasiyyar don haka sukace sunyi Ridda.
Wa, iyazubillah .! Kada in ja ka da nisa ka duba littafin #ALKAFI na #KULAINI a cikin kitabul _Raula ..
Mujalladi na takwas (8) shafi na 167 ..
Hadisi mai lamba 341, suka ce Abu ja,afar ya ce "Mutane (watau sahabbai) sun kasance Riddaddu bayan rasuwar Manzon Allah (S.A.W) sai dai mutane uku (3) kawai, sai aka tambayi shi su wane ne mutane ukun sai ya c "#Miqdad_ibn_Aswad da #Abu_zarril_gifari da kums #Salmanul_farisi..
Allahvdarki 'YAN #SHI_AH sai suka manta da sukace mutane uku ne kawai basu yi riddah ba.!
To ya matsayin Aliyu.! Da fatima.! Da Alhassan.! Da Alhussain.! Da 'Dan Abdullah.! Da huzaifa.! Da Bilal.!,
A wancam lokacin Allah ya yarda dasu.??
Da ma 'KARYA Rusash_shiya ce, ka ga ya nuna 'Dimaucewar :#YAN SHI 'AH ...
ALLAH YA SHIRYAR DA MU....
Ameeeen..

No comments:

Post a Comment