Tuesday, November 10, 2020

AKWAI DARASI A WANNAN LABARIN!!

 


AKWAI DARASI A WANNAN LABARIN!!
Akwai wani mahaukaci yana bara duk
abinda ka bashi sadaka sai yace
"kayuwa kanka°ranar wata kasuwa ya
shiga kasuwar domin bara,Ashe
akwai wata Mata tanajin haushin
wannan Kalmar da yake fada" wata
Rana ya dawo bara cikin
kasuwar,matar nan ta kirashi ta bashi
sadakar abinci Ashe ta saka guba
(poison) yana karba yace"kinyiwa
kanki• ya juya yayi tafiyarsa,kawai
Mata ta kwashe da dariya tace daka
yau bazaka sake cewa wani yayiwa
kansa ba
...yaje inda yake zama domin cin
abinda ya samo daka bara.kawai
saiga wasu yara sun taso daka
makaranta..sukace da
mahaukaci..kayiwa kanka yau meka
samo ne ka bamu bamu,yace ba
komai sai wani abinci gashi kuci.
suka karba suna murna yace dasu
idan kun gama Ku Kai kwanan cikin
kasuwa..aikuwa suna gamawa daya
Daga cikinsu yace wannan kwanan
kamar Na mamanmu,sukace ehh
shine°ai kuwa suka nufi kasuwa uwar
Na ganinsu da kwano tace a Ina kuka
samu kwano,sukace Kinyiwa kanki ne
ya bamu abinci mukaci
kawai uwar ta Fara kuka
Lallai nayiwa kaina°°'yan uwar mu
tuna duk abinda za muyi mai kyau da
Mara kyau kanmu mukeyiwa...domin
haka idan ka turawa ma wani wannan
sako kaima kayiwa kanka,nidai Na
tura muku Na yiwakaina.
Allah bamu ikon yiwa kanmu alheri.

 

No comments:

Post a Comment